Sanarwar da mukaddashin kwamitn gudanarwa na PDP Uche Secondus, ya sanyawa hannu, ta kuma bukaci ministan kudin kasar Kemi Adeosun da na fasali Udo Udoma, da kuma gwamnan babban bankin kasar da su gaggauta yin marabus saboda rashin iya tsara siyasar tattalin arziki,lamarin da ya sa a yau ake sayar da takardar kudin kasar wato Naira 305 akan dalar Amurka daya.288